Rikicin Gabas Ta Tsakiya: Najeriya Zata Samu Maƙudan Kuɗaɗe Yayinda Japan Zata Sayi Ɗanyen Manta da…
Ƙasashen duniya na ci gaba da fuskantar tangarɗar samar da makamashi yayin da ƙasar Japan ta fara tuntuɓar masu samar da ɗanyen mai, ciki har da Najeriya, domin tabbatar da wadataccen mai a cikin gida.
Rahoton kamfanin dillancin labarai!-->!-->!-->…