Majalisar Jigawa Ta Ba da Umarnin Ƙwato Kuɗaɗen Jama’a da Aka Sace Tsakanin 2019 zuwa 2024
Majalisar Dokokin Jihar Jigawa ta ba da shawarar a ƙwato kuɗaden jama’a da aka yi amfani da su ba bisa ƙa’ida ba daga matakin gwamnatin jihar da ƙananan hukumomi 27 tsakanin shekarun 2019 zuwa 2024.
Kamfanin Dillancin Labarai na!-->!-->!-->…