Akpabio ya yi zargin ana ɗaukar nauyin rashin tsaro a Najeriya ne saboda zaɓen 2027
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya yi zargin cewa wasu na ɗaukar nauyin rashin tsaro a Najeriya saboda ana tunkarar babban zaɓen 2027.
Ya bayyana hakan ne a ranar Talata yayin ƙaddamar da hedikwatar Hukumar Haraji ta Ƙasa!-->!-->!-->…