Browsing Category
Siyasa
Gwamnati, zabe, manufofi, da jam’iyyun siyasa.
Gwamnatin Kano Ta Ƙaryata Zargin Sagagi, Ta Ce Abba Na Da Ƙarfin Gwiwa Da Karɓuwa A Wajen Jama’a
Gwamnatin Jihar Kano ta ƙaryata kalaman tsohon kwamishinan zuba jari, kasuwanci da masana’antu, Shehu Wada Sagagi, tana mai cewa zarginsa kan matakin siyasar Gwamna Abba Kabir Yusuf ba shi da tushe.
A cikin sanarwar da kwamishinan yaɗa!-->!-->!-->…
Peter Obi Ya Yi Gargaɗi Kan Sake Zaɓen Tinubu a 2027 Saboda Gazawa a Wutar Lantarki
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour Party a 2023, Peter Obi, ya buƙaci ƴan Najeriya da kada su sake zaɓen Shugaba Bola Ahmed Tinubu a 2027, yana mai zargin gazawarsa wajen cika alƙawarin samar da isasshiyar wutar lantarki.
Obi!-->!-->!-->…