Browsing Category
Siyasa
Gwamnati, zabe, manufofi, da jam’iyyun siyasa.
Ban Tsorata Ba – Seun Okinbaloye Ya Maida Martani ga Minista Wike
Ɗan jaridar Channels TV, Seun Okinbaloye, ya bayyana cewa bai tsorata ba duk da kalaman barazana da ministan Abuja, Nyesom Wike, ya yi masa.
Ya bayyana hakan ne yayin shirin siyasa na Sunday Politics.
Ya ce, “Ina so in bayyana!-->!-->!-->!-->!-->…
Biyo Bayan Shan Caccaka Daga Ƴan Adawa, Tinubu Ya Amince da Biyan Bashin Naira Tiriliyan 3.3 Na…
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da wani tsari na biyan bashin da ya kai Naira tiriliyan 3.3 domin warware matsalolin da suka daɗe suna addabar ɓangaren wutar lantarki a ƙasar.
Wannan mataki, kamar yadda fadar shugaban!-->!-->!-->…
Sanata Nakudu da Manyan Ƴan Siyasa Sun Karɓi Shahadar ADC Bayan Ficewa Daga APC a Jigawa
Tsohon sanatan Jigawa ta Tsakiya, Sabo Muhammad Nakudu, tare da wasu manyan ƴan siyasa sun sauya sheƙa daga APC zuwa jam’iyyar ADC.
Daga cikin waɗanda suka biyo shi akwai Bala Ibrahim Chamo da Zakari Kafin Hausa, da sauran wasu tsoffin!-->!-->!-->…
INEC Ta Dakatar da Shirye-Shiryen Sabunta Rijistar Masu Zaɓe Bayan Zarge-Zarge
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa, INEC, ta umarci dukkan kwamishinonin zaɓe na jihohi (RECs) da su dakatar da duk wani shiri da tallatawa game da sabunta rijistar masu zaɓe da aka shirya yi a faɗin ƙasar.
Wannan umarni na ƙunshe ne!-->!-->!-->…
Rigima Ta Ɓarke a APCn Katsina Kan Takarar Yusuf Buhari, Masu Ruwa da Tsaki Sun Yi Fatali da ‘Ɗauki…
Saɓani ya ɓarke a jam’iyyar APC a Jihar Katsina bayan wasu masu ruwa da tsaki sun ayyana Yusuf Buhari a matsayin wanda suke so ya tsaya takarar majalisar wakilai.
A cewar rahoton Daily Trust, an yanke wannan hukunci ne a wani taro da!-->!-->!-->…
Atiku Ya Yi Alƙawarin Goyon Bayan Duk Wanda Ya Samu Tikitin ADC a 2027
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa zai goyi bayan duk wanda ya samu tikitin takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC a 2027.
Ya bayyana hakan ne yayin wata hira da DW Hausa, a daidai lokacin da ake taƙaddama!-->!-->!-->…
Gwamna Abba Kabir Ya Sha Alwashi Kan Ƙarfin APC, Ya Ce Babu Jam’iyyar da Za Ta Iya Ƙwace Kano
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa babu wata jam’iyya da za ta iya karɓe iko a Kano ko Najeriya face jam’iyyar APC mai mulki, yayin da ake shirin zaɓukan 2027.
Ya yi wannan furuci ne yayin da dubban magoya bayansa!-->!-->!-->…
Atiku Da ADC Sun Yi Allawadai Da Barazanar Da Wike Ya Yi Wa Ɗan Jarida, Sun Nemi Ya Gaggauta Neman…
Jam’iyyar ADC da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, sun yi kakkausar suka ga kalaman Ministan Abuja, Nyesom Wike, inda ya yi barazanar harbe ɗan jarida Seun Okinbaloye.
Wannan ya biyo bayan wata muhawara a shirin Politics!-->!-->!-->…
Likitoci Zasu Fara Yajin Aikin Sai Baba ta Gani a Duk Faɗin Najeriya
Kungiyar likitoci masu neman ƙwarewa, NARD, ta sanar da shiga yajin aikin sai baba ta gani na ƙasa baki ɗaya daga tsakar daren ranar Talata, 7 ga Afrilu, 2026.
Wannan mataki ya biyo bayan dakatar da aiwatar da sabon tsarin alawus-alawus!-->!-->!-->…
ADC Na Shirin Naɗa Wakilai a Manyan Biranen Duniya Don Bayyana Halin Da Demokaraɗiyyar Najeriya Ke…
Jam’iyyar ADC ta bayyana shirin naɗa wakilai a manyan biranen duniya guda 12 domin jawo hankalin duniya kan abin da ta kira tauye demokaraɗiyya a Najeriya.
Wannan mataki na zuwa ne bayan hukumar zaɓe ta ƙasa, INEC, ta dena amincewa da!-->!-->!-->…