Browsing Category
Siyasa
Gwamnati, zabe, manufofi, da jam’iyyun siyasa.
Rikici Ya Kunno Kai a APCn Bauchi Kan Shirin Karɓar Gwamna Bala Zuwa Jam’iyyar
Rikici mai tsanani ya kunno kai a cikin jam’iyyar APC a jihar Bauchi sakamakon shirin karɓar Gwamna Bala Mohammed cikin jam’iyyar, kamar yanda HAUSA TIMES ta samo daga PUNCH.
Wannan saɓani ya bayyana ne a wani taron ƴan majalisar!-->!-->!-->…
Bayan Gabatar da Ƙudirori 38 A Majalissa, Amadi Ya Raba Motoci, Miliyoyin Nairori da Taransifomomi…
Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar mazaɓar Mbaitoli/Ikeduru ta Jihar Imo, Honarabul Injiniya Akarachi Amadi, ya ƙaddamar da wani gagarumin shirin tallafawa al’ummarsa da nufin bunƙasa rayuwar jama’a da kuma inganta ababen more rayuwa a!-->…
Atiku Ya Caccaki Gwamnatin Tinubu kan Yunƙurin Ruguza Demokaraɗiyyar Najeriya
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya Atiku Abubakar, ya yi gargaɗi kan abin da ya kira ƙoƙarin raunana demokaraɗiyya a Najeriya.
A wata sanarwa da mai taimaka masa kan hulɗa da jama’a, Phrank Shaibu, ya fitar, Atiku ya ce raba kayan!-->!-->!-->…
ADC Ta Sha Alwashin Tsayawa Tsayin Daka a Zaben 2027 Duk da Rikicinta Da INEC
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta bayyana ƙudurinta na tsayawa takara a zaɓen shekarar 2027 ƙarƙashin tutarta, duk da matakin da Hukumar Zabe ta Ƙasa (INEC) ta ɗauka na dakatar da amincewa da shugabancin jam’iyyar sakamakon!-->…
ADC a Katsina Ta Shirya Taron Zaɓen Shugabanni, Ta Caccaki Gwamnatin Tinubu Kan Tattalin Arziƙi
Jam’iyyar ADC a Jihar Katsina ta gudanar da wani taron shugabanni domin shirya zaɓukan cikin gida gabanin babban taron ƙasa da jam’iyyar ta shirya gudanarwa a ranar 14 ga Afrilu, 2026.
Taron ya gudana a Paramount Event Center tare da!-->!-->!-->…
Rikicin ADC Ya Ƙara Tsananta, Wani Sabon Tsagin Ya Bayyana, Ya Yi Watsi Da Tsagin David Mark Da Na…
Wani ɓangare a jam’iyyar ADC ƙarƙashin jagorancin tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na 2023, Dumebi Kachikwu, ya sanar da shirin gudanar da babban taron ƙasa na jam’iyyar domin zaɓen sabon shugabanci.
An bayyana hakan ne a wani taron!-->!-->!-->…
Peter Obi Ya Caccaki Tinubu Kan Faruwar Sabbin Hare-Hare Bayan Alƙawarin Da Yai Na Tsayawar Matsalar…
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a zaɓen da ya gabata, Peter Obi, ya soki Shugaba Bola Tinubu kan yadda hare-haren tashin hankali ke ƙaruwa a ƙasar.
Ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na X a ranar Litinin.
!-->!-->!-->!-->!-->…
‘ADC Ba Ta Cika Da Matsala Ba’ — Ɗan Takarar Shugaban Ƙasa Ya Kare Jam’iyyar Duk da Rikici
Mai son tsayawa takarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam’iyyar ADC, Abayomi Rotimi, ya bayyana dalilin da ya sa ya zaɓi jam’iyyar duk da rikicin shugabanci da ke addabarta.
Ya bayyana hakan ne yayin wata hira a shirin Sunrise Daily na!-->!-->!-->…
Sauyin Siyasa a Kebbi: Aminu Bande Ya Fice Daga PDP, Ya Koma ADC
Tsohon ɗan takarar gwamnan Jihar Kebbi na jam’iyyar PDP a zaɓen 2023, Manjo Janar Aminu Bande mai ritaya, ya sauya sheƙa zuwa jam’iyyar ADC bayan ya fice daga PDP.
An karɓe shi ne a hukumance a sakatariyar jam’iyyar ADC ta jihar a ranar!-->!-->!-->…
Atiku Ya Ɗauki Kamfanin Kyautata Alaƙa na Amurka Aiki Gabanin Zaɓen 2027
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar, ya rattaba hannu kan kwangilar dala miliyan 1.2 da wani kamfanin gyaran alaƙa a Amurka domin ƙarfafa matsayinsa a siyasa, in ji rahoton PREMIUM TIMES.
Takardun da aka shigar a!-->!-->!-->…