Browsing Category
Labarai
Labaran karshe da sabbin abubuwan dake faruwa a Najeriya da ma duniya baki daya.
Naira Ta Ƙara Ƙarfi Kaɗan Yayin Da Kasuwar Musayar Kuɗaɗe Ke Nuna Ɗan Sauyi
Rahoton Channels TV ya bayyana cewa Naira ta fara kasuwancin ranar Litinin a kan naira 1,377.80 kan kowacce dala a kasuwar musayar kuɗaɗen waje ta Najeriya (NFEM).
Wannan ya nuna ƴar ƙaramar ƙaruwa idan aka kwatanta da naira 1,380.79 da!-->!-->!-->…
Biyo Bayan Shan Caccaka Daga Ƴan Adawa, Tinubu Ya Amince da Biyan Bashin Naira Tiriliyan 3.3 Na…
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da wani tsari na biyan bashin da ya kai Naira tiriliyan 3.3 domin warware matsalolin da suka daɗe suna addabar ɓangaren wutar lantarki a ƙasar.
Wannan mataki, kamar yadda fadar shugaban!-->!-->!-->…
Sanata Nakudu da Manyan Ƴan Siyasa Sun Karɓi Shahadar ADC Bayan Ficewa Daga APC a Jigawa
Tsohon sanatan Jigawa ta Tsakiya, Sabo Muhammad Nakudu, tare da wasu manyan ƴan siyasa sun sauya sheƙa daga APC zuwa jam’iyyar ADC.
Daga cikin waɗanda suka biyo shi akwai Bala Ibrahim Chamo da Zakari Kafin Hausa, da sauran wasu tsoffin!-->!-->!-->…
Kashi 60 Cikin 100 na Yanke Ƙafafu a Najeriya Na da Alaƙa da Ciwon Suga — Masana
Ƙwararrun likitoci sun bayyana cewa kusan kashi 60 cikin 100 na yanke gaɓɓai a Najeriya na da alaƙa da cutar sikari (diabetes), lamarin da ke ƙara jefa al’umma cikin haɗari.
A cewar rahoton Punch, masanan sun ce rashin kula da cutar na!-->!-->!-->…
Ƴan Sanda Sun Fara Bincike Kan Ɗan Da Ya Babbake Mahaifinsa Har Lahira a Jigawa,
Rundunar ƴan sandan Jihar Jigawa ta fara bincike kan wani lamari mai tayar da hankali inda ake zargin wani matashi ya kashe mahaifinsa ta hanyar ƙona shi da wuta a Kazaure.
Lamarin ya faru ne a ranar 1 ga Afrilu, 2026, da misalin ƙarfe!-->!-->!-->…
BUK Ta Sanar da Rasuwar Matar Prof. Attahiru Jega, An Yi Jana’izarta a Abuja
Jami’ar Bayero da ke Kano (BUK) ta sanar da rasuwar Hajiya Hadiza Attahiru Jega, matar tsohon shugaban jami’ar kuma tsohon shugaban INEC, Farfesa Attahiru Jega.
A cikin sanarwar da jami’ar ta fitar a shafukanta na sada zumunta a ranar!-->!-->!-->…
INEC Ta Dakatar da Shirye-Shiryen Sabunta Rijistar Masu Zaɓe Bayan Zarge-Zarge
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa, INEC, ta umarci dukkan kwamishinonin zaɓe na jihohi (RECs) da su dakatar da duk wani shiri da tallatawa game da sabunta rijistar masu zaɓe da aka shirya yi a faɗin ƙasar.
Wannan umarni na ƙunshe ne!-->!-->!-->…
Rigima Ta Ɓarke a APCn Katsina Kan Takarar Yusuf Buhari, Masu Ruwa da Tsaki Sun Yi Fatali da ‘Ɗauki…
Saɓani ya ɓarke a jam’iyyar APC a Jihar Katsina bayan wasu masu ruwa da tsaki sun ayyana Yusuf Buhari a matsayin wanda suke so ya tsaya takarar majalisar wakilai.
A cewar rahoton Daily Trust, an yanke wannan hukunci ne a wani taro da!-->!-->!-->…
Atiku Ya Yi Alƙawarin Goyon Bayan Duk Wanda Ya Samu Tikitin ADC a 2027
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa zai goyi bayan duk wanda ya samu tikitin takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC a 2027.
Ya bayyana hakan ne yayin wata hira da DW Hausa, a daidai lokacin da ake taƙaddama!-->!-->!-->…
Oman da Iran Sun Tattauna Hanyoyin Buɗe Mashigin Hormuz Yayinda Yaƙi Ke Ci Gaba
Ƙasashen Oman da Iran sun gudanar da ganawar mataimakan ministocin harkokin wajensu domin tattauna hanyoyin tabbatar da zirga-zirgar jiragen ruwa cikin sauƙi a mashigin Hormuz.
A cewar Al Jazeera, an gudanar da taron ne tare da ƙwararru!-->!-->!-->…