Browsing Category
Manyan Labarai
Labaran da suka fi muhimmanci a kasa da duniya.
‘An Ci Isra’ila Da Yaƙi Saboda Gazawar Netanyahu’ In Ji Jagoran Adawa a Isra’ila
Jagoran adawa a Isra’ila, Yair Lapid, ya soki Firaministan ƙasar Benjamin Netanyahu, yana mai cewa ya gaza ta fuskar siyasa da dabaru wajen tafiyar da yaƙi da Iran.
A wata sanarwa da ya wallafa a dandalin X, Lapid ya bayyana cewa!-->!-->!-->…
ADC a Katsina Ta Shirya Taron Zaɓen Shugabanni, Ta Caccaki Gwamnatin Tinubu Kan Tattalin Arziƙi
Jam’iyyar ADC a Jihar Katsina ta gudanar da wani taron shugabanni domin shirya zaɓukan cikin gida gabanin babban taron ƙasa da jam’iyyar ta shirya gudanarwa a ranar 14 ga Afrilu, 2026.
Taron ya gudana a Paramount Event Center tare da!-->!-->!-->…
Kotun Tarayya Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Shekaru 10 Kan Taimaka wa Ƴan Ta’adda a Najeriya
Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa Auwal Bello hukuncin ɗaurin shekaru 10 a gidan yari bisa laifin taimakawa ƙungiyar Boko Haram ta hanyar musayar kuɗi.
Wannan hukunci ya biyo bayan laifukan da ya aikata a lokacin rikicin sauya!-->!-->!-->…
“Mahaukaci Mai Hatsari Ga Tsaron Ƙasa,” Ƴan Majalisar Amurka Ga Trump Kan Yaƙi Da Iran
Wasu ƴan majalisa ƴan Democrat a Amurka sun yi Allawadai da Shugaba Donald Trump kan sabuwar barazanar kai hari kan cibiyoyin fararen hula a Iran, kamar yanda kafar Al Jazeera ta rawaito.
Trump ya yi wannan barazana ne a wani sako mai!-->!-->!-->…
Barazanar Rufe Babul-Mandeb: Tashin Hankali Ya Ƙara Ƙamari A Gabas Ta Tsakiya
Wani babban mai ba da shawara ga jagoran Iran ya yi barazanar cewa ƙawayen ƙasar za su iya rufe mashigin ruwan Babul-Mandeb, kamar yadda aka yi a Hormuz, kamar yanda Al Jazeera ta rawaito.
Ali Akbar Velayati ya bayyana cewa idan Amurka!-->!-->!-->…
Harin Ƴan Bindiga a Kebbi: Gidaje Sun Ƙone, Mutane Sun Tsere
Wasu da ake zargin ƴan bindiga ne sun kai farmaki cikin dare a wasu ƙauyuka a Jihar Kebbi, lamarin da ya jawo asarar rayuka da lalata dukiyoyi.
Harin ya faru ne a daren Lahadi a ƙauyukan Gebe, Kawara da Kalkami a ƙaramar hukumar Shanga.!-->!-->!-->…
Sauyin Siyasa a Kebbi: Aminu Bande Ya Fice Daga PDP, Ya Koma ADC
Tsohon ɗan takarar gwamnan Jihar Kebbi na jam’iyyar PDP a zaɓen 2023, Manjo Janar Aminu Bande mai ritaya, ya sauya sheƙa zuwa jam’iyyar ADC bayan ya fice daga PDP.
An karɓe shi ne a hukumance a sakatariyar jam’iyyar ADC ta jihar a ranar!-->!-->!-->…
Atiku Ya Ɗauki Kamfanin Kyautata Alaƙa na Amurka Aiki Gabanin Zaɓen 2027
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar, ya rattaba hannu kan kwangilar dala miliyan 1.2 da wani kamfanin gyaran alaƙa a Amurka domin ƙarfafa matsayinsa a siyasa, in ji rahoton PREMIUM TIMES.
Takardun da aka shigar a!-->!-->!-->…
Ban Tsorata Ba – Seun Okinbaloye Ya Maida Martani ga Minista Wike
Ɗan jaridar Channels TV, Seun Okinbaloye, ya bayyana cewa bai tsorata ba duk da kalaman barazana da ministan Abuja, Nyesom Wike, ya yi masa.
Ya bayyana hakan ne yayin shirin siyasa na Sunday Politics.
Ya ce, “Ina so in bayyana!-->!-->!-->!-->!-->…
Wani Hari Ya Yi Sanadin Mutane 17 a Benue, Borno Ma Ta Fuskanci Harin Ƴan Ta’adda
Aƙalla mutane 17 ne suka mutu a wani hari da aka kai a yankin Mbalom na ƙaramar hukumar Gwer ta Gabas a Jihar Benue.
Shaidun gani da ido sun ce, maharan sun shiga yankin suna harbe-harbe tare da ƙona gidaje.
Lamarin ya janyo asarar!-->!-->!-->!-->!-->…