Browsing Category
Labarai
Labaran karshe da sabbin abubuwan dake faruwa a Najeriya da ma duniya baki daya.
Wasu Ƙungiyoyi Sun Buƙaci Goodluck Jonathan Ya Tsaya Takarar Shugaban Ƙasa a 2027
Wata gamayyar ƙungiyoyi daga jihohi 36 da Abuja ta buƙaci tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan, da ya tsaya takarar shugaban ƙasa a 2027.
Shugaban ƙungiyar, Tom Ohikere ne ya bayyana hakan a wani gangami da aka yi a Abuja.
Ya ce!-->!-->!-->!-->!-->…
PDP Ɓangaren Wike Ya Yi Watsi da Taron ADC da Wasu Jiga-Jigan Jam’iyyar
Ɓangaren jam’iyyar PDP da ke ƙarƙashin jagorancin Nyesom Wike ya buƙaci mambobinsa da su yi watsi da wani taro da ɓangaren Taminu Turaki ya yi da jam’iyyar ADC.
Kakakin ɓangaren na ƙasa, Jungudo Mohammed, ya ce taron ba shi da izini!-->!-->!-->…
Tattaunawar Iran da Amurka Na Fuskantar Barazana Saboda Rikicin Lebanon
Shugaban majalisar dokokin Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya bayyana cewa hare-haren da ake kaiwa Lebanon da sauran saɓani sun kawo cikas ga tattaunawar tsagaita wuta da Amurka.
Ya ce yarjejeniyar da ake dogaro da ita ta riga ta rushe,!-->!-->!-->…
Amurka Ta Gargaɗi Ƴan Ƙasarta Kan Zuwa Najeriya Saboda Tsanantar Matsalar Tsaro
Gwamnatin Amurka ta gargaɗi ƴan ƙasarta da su guji tafiya Najeriya tare da umartar ma’aikatanta masu sauƙin aiki su fice daga ƙasar, watanni biyar bayan ayyana Najeriya a matsayin “Country of Particular Concern.”
A wata sanarwa da!-->!-->!-->…
Majalisar Zamfara Ta Dakatar da Shugabannin Ƙananan Hukumomi Biyu Kan Zargin Almundahana
Majalisar dokokin Jihar Zamfara ta dakatar da shugabannin ƙananan hukumomi biyu bisa zargin karkatar da kuɗaɗe da kuma ƙin bada bayanai kan yadda aka kashe su.
Waɗanda abin ya shafa sun hada da Mannir Mu’azu Haidara na Kaura Namoda da!-->!-->!-->…
Jigawa Ta Yi Fice Yayinda INEC Ta Yi Rajistar Sabbin Masu Zaɓe Kusan Miliyan 3 da Rabi a Najeriya
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa a Najeriya (INEC) ta sanar da cewa ta yi rajistar sabbin masu zaɓe sama da miliyan 3.4 a mataki na biyu na shirin rajistar masu zaɓe da ake yi a faɗin ƙasar.
A cewar rahoton mako na 13 da aka fitar a!-->!-->!-->…
Rikici Ya Kunno Kai a APCn Bauchi Kan Shirin Karɓar Gwamna Bala Zuwa Jam’iyyar
Rikici mai tsanani ya kunno kai a cikin jam’iyyar APC a jihar Bauchi sakamakon shirin karɓar Gwamna Bala Mohammed cikin jam’iyyar, kamar yanda HAUSA TIMES ta samo daga PUNCH.
Wannan saɓani ya bayyana ne a wani taron ƴan majalisar!-->!-->!-->…
RAHOTO: An Samu Hare-Haren Bam Kusan 2000 a Arewa Maso Gabashin Najeriya Tsakanin 2017 da 2024
Wani sabon rahoto na nazarin ayyukan kawar da nakiyoyi a Najeriya na shekarar 2025 ya nuna cewa an samu jimillar hare-haren ababen fashewa na IED guda 1,934 a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya tsakanin 2017 zuwa 2024.
Rahoton, wanda!-->!-->!-->…
Ƴan Kwanaki Masu Zuwa Za a Samu Ambaliya a Jihohi 10 Saboda Mamakon Ruwan Sama – Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin Najeriya ta fitar da gargaɗi kan yiwuwar samun ruwan sama mai ƙarfi da zai iya haddasa ambaliya a wasu yankuna na jihohi goma tsakanin ranar 8 zuwa 12 ga Afrilu, 2026.
Wannan sanarwa ta fito ne daga Cibiyar Gargaɗin Ambaliya!-->!-->!-->…
Bayan Gabatar da Ƙudirori 38 A Majalissa, Amadi Ya Raba Motoci, Miliyoyin Nairori da Taransifomomi…
Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar mazaɓar Mbaitoli/Ikeduru ta Jihar Imo, Honarabul Injiniya Akarachi Amadi, ya ƙaddamar da wani gagarumin shirin tallafawa al’ummarsa da nufin bunƙasa rayuwar jama’a da kuma inganta ababen more rayuwa a!-->…