ADC Ta Sha Alwashin Tsayawa Tsayin Daka a Zaben 2027 Duk da Rikicinta Da INEC
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta bayyana ƙudurinta na tsayawa takara a zaɓen shekarar 2027 ƙarƙashin tutarta, duk da matakin da Hukumar Zabe ta Ƙasa (INEC) ta ɗauka na dakatar da amincewa da shugabancin jam’iyyar sakamakon!-->…