Rigima Ta Ɓarke a APCn Katsina Kan Takarar Yusuf Buhari, Masu Ruwa da Tsaki Sun Yi Fatali da ‘Ɗauki…
Saɓani ya ɓarke a jam’iyyar APC a Jihar Katsina bayan wasu masu ruwa da tsaki sun ayyana Yusuf Buhari a matsayin wanda suke so ya tsaya takarar majalisar wakilai.
A cewar rahoton Daily Trust, an yanke wannan hukunci ne a wani taro da!-->!-->!-->…