Atiku Ya Caccaki Gwamnatin Tinubu kan Yunƙurin Ruguza Demokaraɗiyyar Najeriya
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya Atiku Abubakar, ya yi gargaɗi kan abin da ya kira ƙoƙarin raunana demokaraɗiyya a Najeriya.
A wata sanarwa da mai taimaka masa kan hulɗa da jama’a, Phrank Shaibu, ya fitar, Atiku ya ce raba kayan!-->!-->!-->…