Ƙungiyoyin ƙwadago sun gargaɗi gwamnati kan yawaitar talauci da rashin tsaro a Najeriya
Shugabannin ƙungiyoyin ƙwadago a Najeriya sun bayyana damuwa kan ƙaruwar rashin tsaro da talauci a wani taron gabatar da jawabi kafin bikin ranar ma’aikata ta 2026 da aka gudanar a Abuja.
Kwafin jawabin da aka fitar a daren ranar!-->!-->!-->…