Fashewar Motar CNG Ta Tayar da Hankalin Jama’a a Kaduna, Duk da Rashin Samun Asarar Rai
Wata motar bas mai amfani da iskar CNG ta yi kaca-kaca bayan wata fashewar ba zato a tashar Mando da ke Jihar Kaduna.
A cewar rahoton Punch, lamarin ya faru ne ba tare da ganin wata alama ba, inda ya bar motar cikin mummunar lalacewa!-->!-->!-->…