Ban Tsorata Ba – Seun Okinbaloye Ya Maida Martani ga Minista Wike
Ɗan jaridar Channels TV, Seun Okinbaloye, ya bayyana cewa bai tsorata ba duk da kalaman barazana da ministan Abuja, Nyesom Wike, ya yi masa.
Ya bayyana hakan ne yayin shirin siyasa na Sunday Politics.
Ya ce, “Ina so in bayyana!-->!-->!-->!-->!-->…