Ɓarayin Kayan Sadarwa Sun Yi Kaka-Gida da Hasumiyoyin Sadarwa a Najeriya, Suna Jawo Asarar Miliyoyin…
Wasu ƙungiyoyi masu aikata laifuka sun mayar da hasumiyoyin sadarwa a Najeriya tamkar wuraren da akai musu ajiya don ɗiba, inda suka sace muhimman kayayyakin lantarki guda 656 a jihohi 14 a shekarar 2025 kaɗai, kamar yadda rahoton Hukumar!-->…