Oman da Iran Sun Tattauna Hanyoyin Buɗe Mashigin Hormuz Yayinda Yaƙi Ke Ci Gaba
Ƙasashen Oman da Iran sun gudanar da ganawar mataimakan ministocin harkokin wajensu domin tattauna hanyoyin tabbatar da zirga-zirgar jiragen ruwa cikin sauƙi a mashigin Hormuz.
A cewar Al Jazeera, an gudanar da taron ne tare da ƙwararru!-->!-->!-->…