Majalisar Shari’a Ta Musulunci Ta Ƙaryata Labarin Kiran Addu’ar Cire Shugaban INEC
Majalisar ƙoli ta Shari’a a Najeriya (SCSN) ta ƙaryata rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke cewa ta buƙaci Musulmi su yi addu’ar cire shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan.
A wata sanarwa da ta fitar a Kaduna ranar!-->!-->!-->…