Maimakon ‘Sabon Fata,’ gwamnatin Tinubu ta ‘sabunta wahalar ma’aikata’ in ji Atiku a Ranar Ma’aikata
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, a ranar Alhamis ya zargi gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da jefa ma’aikatan Najeriya cikin sabuwar wahala duk da alƙawarin “sabon fata” da ta yi a shekarar 2023.
A cikin wata sanarwa!-->!-->!-->…