Sojoji Sun Ceto Mutane 31 Cikin Waɗanda Aka Sace Ranar Lahadin Nan a Kaduna
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da ceto mutane 31 da aka sace yayin ibadar Easter a ƙauyen Ariko da ke Kachia a jihar Kaduna.
Lamarin ya faru ne bayan sojoji sun samu kiran gaggawa game da harin.
A wata sanarwa da hedikwatar sojin!-->!-->!-->!-->!-->…