Gwamnatin Kano Ta Ƙaryata Zargin Sagagi, Ta Ce Abba Na Da Ƙarfin Gwiwa Da Karɓuwa A Wajen Jama’a
Gwamnatin Jihar Kano ta ƙaryata kalaman tsohon kwamishinan zuba jari, kasuwanci da masana’antu, Shehu Wada Sagagi, tana mai cewa zarginsa kan matakin siyasar Gwamna Abba Kabir Yusuf ba shi da tushe.
A cikin sanarwar da kwamishinan yaɗa!-->!-->!-->…