FIFA ta tabbatar Iran za ta halarci gasar cin kofin duniya ta 2026 duk da rikicin Gabas ta Tsakiya
Shugaban FIFA, Gianni Infantino, ya ce Iran za ta halarci gasar cin kofin duniya ta 2026 duk da rikicin da ke gudana a yankin Gabas ta Tsakiya.
Infantino ya bayyana hakan ne a ranar Laraba yayin wani taron tattalin arziƙi da kamfanin!-->!-->!-->…