ADC ta fitar da jadawalin zaɓen fidda gwani na 2026 da farashin fom na takara
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta sanar da jadawalin gudanar da zaɓuɓɓukan fidda gwani na shekarar 2026 tare da bayyana farashin fom ɗin shiga takara.
A cikin sanarwar da sakataren yaɗa labarai na jam’iyyar, Mallam Bolaji!-->!-->!-->…