Wani Hari Ya Yi Sanadin Mutane 17 a Benue, Borno Ma Ta Fuskanci Harin Ƴan Ta’adda
Aƙalla mutane 17 ne suka mutu a wani hari da aka kai a yankin Mbalom na ƙaramar hukumar Gwer ta Gabas a Jihar Benue.
Shaidun gani da ido sun ce, maharan sun shiga yankin suna harbe-harbe tare da ƙona gidaje.
Lamarin ya janyo asarar!-->!-->!-->!-->!-->…