Barazanar Rufe Babul-Mandeb: Tashin Hankali Ya Ƙara Ƙamari A Gabas Ta Tsakiya
Wani babban mai ba da shawara ga jagoran Iran ya yi barazanar cewa ƙawayen ƙasar za su iya rufe mashigin ruwan Babul-Mandeb, kamar yadda aka yi a Hormuz, kamar yanda Al Jazeera ta rawaito.
Ali Akbar Velayati ya bayyana cewa idan Amurka!-->!-->!-->…