Iran na neman diyya kan asarar da hare-haren Amurka da Isra’ila suka jawo mata
Iran ta buƙaci a biya ta diyya kan ɓarnar da hare-haren Amurka da Isra’ila suka haddasa, yayin da ake ci gaba da ƙoƙarin sasanta rikicin a yankin.
Jakadan Iran a Majalisar Dinkin Duniya ya ce ƙasashe biyar na yankin ne zasu biya diyyar,!-->!-->!-->…