Browsing Category
Labarai
Labaran karshe da sabbin abubuwan dake faruwa a Najeriya da ma duniya baki daya.
Atiku Ya Caccaki Gwamnatin Tinubu kan Yunƙurin Ruguza Demokaraɗiyyar Najeriya
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya Atiku Abubakar, ya yi gargaɗi kan abin da ya kira ƙoƙarin raunana demokaraɗiyya a Najeriya.
A wata sanarwa da mai taimaka masa kan hulɗa da jama’a, Phrank Shaibu, ya fitar, Atiku ya ce raba kayan!-->!-->!-->…
Matatar Dangote Ta Ƙara Farashin Mai, Al’umma Na Fargabar Ƙarin Tsadar Rayuwa A Najeriya
Matatar Dangote ta sanar da ƙarin farashin man fetur zuwa ₦1,275 kan kowace lita da man dizal zuwa ₦1,950, lamarin da ya ƙara jefa al’umma cikin damuwa kan tsadar rayuwa.
Wani jami’in matatar ya tabbatar da ƙarin, yana mai cewa an yi!-->!-->!-->…
Ƙasashen Duniya Sun Yi Maraba da Tsagaita Wuta Tsakanin Amurka da Iran
Ƙasashe da dama a duniya sun yi maraba da yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin Amurka da Iran, wadda za ta kai ga tattaunawar zaman lafiya a Islamabad.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce yana goyon bayan matakin, amma ya!-->!-->!-->…
‘An Ci Isra’ila Da Yaƙi Saboda Gazawar Netanyahu’ In Ji Jagoran Adawa a Isra’ila
Jagoran adawa a Isra’ila, Yair Lapid, ya soki Firaministan ƙasar Benjamin Netanyahu, yana mai cewa ya gaza ta fuskar siyasa da dabaru wajen tafiyar da yaƙi da Iran.
A wata sanarwa da ya wallafa a dandalin X, Lapid ya bayyana cewa!-->!-->!-->…
Iran da Amurka Sun Amince da Tsagaita Wuta na Makonni Biyu, Tattaunawa Za Ta Gudana a Islamabad
Ƙasar Iran ta amince da tsagaita wuta na makonni biyu da Amurka ta gabatar, tare da sanar da cewa za a fara tattaunawa a birnin Islamabad na ƙasar Pakistan a ranar Juma’a.
Wannan na zuwa ne bayan shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana!-->!-->!-->…
ADC Ta Sha Alwashin Tsayawa Tsayin Daka a Zaben 2027 Duk da Rikicinta Da INEC
Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta bayyana ƙudurinta na tsayawa takara a zaɓen shekarar 2027 ƙarƙashin tutarta, duk da matakin da Hukumar Zabe ta Ƙasa (INEC) ta ɗauka na dakatar da amincewa da shugabancin jam’iyyar sakamakon!-->…
ADC a Katsina Ta Shirya Taron Zaɓen Shugabanni, Ta Caccaki Gwamnatin Tinubu Kan Tattalin Arziƙi
Jam’iyyar ADC a Jihar Katsina ta gudanar da wani taron shugabanni domin shirya zaɓukan cikin gida gabanin babban taron ƙasa da jam’iyyar ta shirya gudanarwa a ranar 14 ga Afrilu, 2026.
Taron ya gudana a Paramount Event Center tare da!-->!-->!-->…
Fadar White House Ta Musanta Zargin Batun Amfani da Makamin Ƙare Dangi Kan Iran
Fadar gwamnatin Amurka ta White House ta musanta zargin cewa Mataimakin Shugaban Ƙasa JD Vance ya yi nuni da yiwuwar amfani da makamin nukiliya a Iran.
Wannan martani ya zo ne bayan muhawarar da ta ɓarke a shafukan sada zumunta.
!-->!-->!-->!-->!-->…
Kotun Tarayya Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Shekaru 10 Kan Taimaka wa Ƴan Ta’adda a Najeriya
Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa Auwal Bello hukuncin ɗaurin shekaru 10 a gidan yari bisa laifin taimakawa ƙungiyar Boko Haram ta hanyar musayar kuɗi.
Wannan hukunci ya biyo bayan laifukan da ya aikata a lokacin rikicin sauya!-->!-->!-->…
Rikicin ADC Ya Ƙara Tsananta, Wani Sabon Tsagin Ya Bayyana, Ya Yi Watsi Da Tsagin David Mark Da Na…
Wani ɓangare a jam’iyyar ADC ƙarƙashin jagorancin tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na 2023, Dumebi Kachikwu, ya sanar da shirin gudanar da babban taron ƙasa na jam’iyyar domin zaɓen sabon shugabanci.
An bayyana hakan ne a wani taron!-->!-->!-->…