Browsing Category
Babban Labari
Manyan labaran karshe da ake baiwa fifiko.
Fadar White House Ta Musanta Zargin Batun Amfani da Makamin Ƙare Dangi Kan Iran
Fadar gwamnatin Amurka ta White House ta musanta zargin cewa Mataimakin Shugaban Ƙasa JD Vance ya yi nuni da yiwuwar amfani da makamin nukiliya a Iran.
Wannan martani ya zo ne bayan muhawarar da ta ɓarke a shafukan sada zumunta.
!-->!-->!-->!-->!-->…
Rikicin ADC Ya Ƙara Tsananta, Wani Sabon Tsagin Ya Bayyana, Ya Yi Watsi Da Tsagin David Mark Da Na…
Wani ɓangare a jam’iyyar ADC ƙarƙashin jagorancin tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na 2023, Dumebi Kachikwu, ya sanar da shirin gudanar da babban taron ƙasa na jam’iyyar domin zaɓen sabon shugabanci.
An bayyana hakan ne a wani taron!-->!-->!-->…
Pakistan Ta Gabatar Da Matakai 2 Na Shirin Sulhu Tsakanin Amurka da Iran
Ƙasar Pakistan ta gabatar da wani shirin sulhu mai matakai biyu domin kawo ƙarshen yaƙin Amurka da Iran, kamar yadda kamfanin Reuters ya ruwaito.
Jami’an Iran sun tabbatar da wannan yunƙuri a ranar Litinin ɗin nan.
Shirin ya haɗa da!-->!-->!-->!-->!-->…
Biyo Bayan Shan Caccaka Daga Ƴan Adawa, Tinubu Ya Amince da Biyan Bashin Naira Tiriliyan 3.3 Na…
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da wani tsari na biyan bashin da ya kai Naira tiriliyan 3.3 domin warware matsalolin da suka daɗe suna addabar ɓangaren wutar lantarki a ƙasar.
Wannan mataki, kamar yadda fadar shugaban!-->!-->!-->…
Ƴan Sanda Sun Fara Bincike Kan Ɗan Da Ya Babbake Mahaifinsa Har Lahira a Jigawa,
Rundunar ƴan sandan Jihar Jigawa ta fara bincike kan wani lamari mai tayar da hankali inda ake zargin wani matashi ya kashe mahaifinsa ta hanyar ƙona shi da wuta a Kazaure.
Lamarin ya faru ne a ranar 1 ga Afrilu, 2026, da misalin ƙarfe!-->!-->!-->…
Rigima Ta Ɓarke a APCn Katsina Kan Takarar Yusuf Buhari, Masu Ruwa da Tsaki Sun Yi Fatali da ‘Ɗauki…
Saɓani ya ɓarke a jam’iyyar APC a Jihar Katsina bayan wasu masu ruwa da tsaki sun ayyana Yusuf Buhari a matsayin wanda suke so ya tsaya takarar majalisar wakilai.
A cewar rahoton Daily Trust, an yanke wannan hukunci ne a wani taro da!-->!-->!-->…
ADC Na Shirin Naɗa Wakilai a Manyan Biranen Duniya Don Bayyana Halin Da Demokaraɗiyyar Najeriya Ke…
Jam’iyyar ADC ta bayyana shirin naɗa wakilai a manyan biranen duniya guda 12 domin jawo hankalin duniya kan abin da ta kira tauye demokaraɗiyya a Najeriya.
Wannan mataki na zuwa ne bayan hukumar zaɓe ta ƙasa, INEC, ta dena amincewa da!-->!-->!-->…
Gwamnatin Kano Ta Ƙaryata Zargin Sagagi, Ta Ce Abba Na Da Ƙarfin Gwiwa Da Karɓuwa A Wajen Jama’a
Gwamnatin Jihar Kano ta ƙaryata kalaman tsohon kwamishinan zuba jari, kasuwanci da masana’antu, Shehu Wada Sagagi, tana mai cewa zarginsa kan matakin siyasar Gwamna Abba Kabir Yusuf ba shi da tushe.
A cikin sanarwar da kwamishinan yaɗa!-->!-->!-->…